Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    KADA TIMESKADA TIMES
    • Home
    • News
    • Energy
    • Entertainment
    • Health
    • Politics
    • Religion
    • Sports
    • More
      • Business
      • Education
      • Environment
      • Opinion
      • Security
      • Traditional/tourism
    Subscribe
    KADA TIMESKADA TIMES
    Home » “Gani ya Kori ji”, Rana ta Hudu ta Ziyarar ayarin maaikatan yada labarai zuwa muhimman wuraren da ake gudanar da ayyukan Raya Kasa da Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke aiwatarwa.
    News

    “Gani ya Kori ji”, Rana ta Hudu ta Ziyarar ayarin maaikatan yada labarai zuwa muhimman wuraren da ake gudanar da ayyukan Raya Kasa da Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke aiwatarwa.

    Malam Mujitaba RamalanBy Malam Mujitaba RamalanJuly 9, 20262 Mins Read
    FB IMG 1783600208041
    FB IMG 1783600208041

    Sabuwar Nigeria.

    A ci gaba da dubiyan manyan ayyukan Raya Kasa da Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke aiwatarwa a arewacin Kasar nan, a wannan Karon Ayarin sun Duba aikin hanyar bayan garin Kaduna ta arewacin birnin da ake Yi.

    Ayarin maaikatan yada labaran sun isa wajen aikin ne, karkashin jagorancin babban Mai Taimakawa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu,ta fuskar yada labarai da wayar da kan Jamaa, Mal Abdulaziz Abdulaziz.

    Shi wannan aikin hanyar bayan garin Kaduna ta arewacin birnin,yana daga cikin muhimman ayyukan Raya da ake Yi don inganta zirga zirga,da rage cunkoson ababen Hawa da bunkasa tattalin arziki da walwalare alummar jihar Kaduna da arewacin Kasar nan gaba daya.

    Duk da cewa an amince a fara aikin hanyar a shekarar 2021, amma ba a fara aikin a lokacin ba, saboda matsaloli da dama. Sai dai kuma bayan hawane Shugaba Bola Ahmed Tinubu akan karagar mulki a shekarar 2923, an sami tagomashin fara aikin gadan gadan karkashin shirin sabunta fata na wannan gwabnatin.

    Idan aka kammala aikin hanyar bayan garin Kaduna ta arewacin birnin,zai taimaka ga ya wajen rage tsawon lokacin da ake dauka da masu ababen hawa Ke dauka,da karkatar da manyan motocin dakon kaya daga bin hanyoyin cikin birni,da maganin faruwan hadarurruka da saukaka zirga zirgar jamaa da kayayyaki. Haka kuma aikin ya samar da guraben aikin yi ga injiniyoyi Yan kasa,da masu aikin kwadago,da sauran maaikatan da ke aiki a wannan hanyar da ake ginawa,da kuma yaukaka fannonin tattalin arziki na aummomin da ke kusa DA wajen aikin.

    Da yardar Allah ana sa ran kammala aikin hanyar nan da watan Disamba 2026, wanda hakan Na nuna kyakyawar aniyar gwabnatin tarayya na zamantar da muhimman abubuwan more rayuwar jamaa a fadin arewacin Kasar nan don jin dadinsu.

    Shakka babu Alumma arewacin Kasar nan ganau ne na irin garabasar da Shirin nan Na Shugaba Bola Ahmed Tinubu,na sabunta fata Ke samarwa,inda ayyukan Raya Kasa da dama,da a baya suke tafiyar hawainiya, amma yanzun kuma Ake samun ci gaba yadda ya kamata.

    FB IMG 1783600222244
    FB IMG 1783600222244
    FB IMG 1783600213579
    FB IMG 1783600213579
    FB IMG 1783600200861
    FB IMG 1783600200861
    FB IMG 1783600188746
    FB IMG 1783600188746
    FB IMG 1783600184097
    FB IMG 1783600184097
    FB IMG 1783600176875
    FB IMG 1783600176875
    FB IMG 1783600171735
    FB IMG 1783600171735
    FB IMG 1783600165653
    FB IMG 1783600165653
    FB IMG 1783600158337
    FB IMG 1783600158337

     

    day fourth gani ji Kaduna kori ya
    Share. Facebook Twitter WhatsApp LinkedIn Email Telegram Copy Link
    Previous ArticleOPERATION HADIN KAI RECORDS MULTIPLE OPERATIONAL GAINS, RESCUES ABDUCTEES, CONTAIN ISWAP ATTACK ON FOB LOGOMANI AND DISRUPTS TERRORIST LOGISTICS NETWORKS
    Next Article NIGERIAN ARMY AVIATION FUEL HANDLERS GRADUATE FROM SPECIALIZED TRAINING COURSE

    Related Posts

    News

    NAHCON URGES 2026 HAJJ PILGRIMS WHO HAVE COMPLAINTS OR COMMENTS ABOUT SERVICES RENDERED BY INDIVIDUALS OR INSTITUTIONS TO FORWARD SAME FOR APPROPRIATE ACTION.

    July 28, 2026
    News

    Kotun Daukaka Kara ta Soke hukuncin babbar kotun tarayya da ta nemi hukumar zabe ta Soke rajistan Janiyyar ADC da wasu jamiyyun siyasa Hudu.

    July 28, 2026
    News

    NIGER STATE MIN. OF LANDS GENERATES ABOUT N5 BILLION. …BOOSTS POWER & RENEWABLE ENERGY

    July 28, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Latest Posts

    Governor Radda Extols Tinubu as Four Katsina Sons Clinch Federal Appointments

    April 2, 2026272 Views

    Retired Police Officers Plan “Do-or-Die” Peaceful Protest at Villa April 20

    April 5, 2026235 Views

    Emir of Katsina Approves Turbanning of Three Illustrious Sons

    April 1, 2026210 Views

    Saulawa Assumes Office as Acting Customs Provost Marshal, Promises Fair Enforcement of Discipline

    April 25, 2026158 Views

    GENERAL BABANGIDA APPLAUDS AFCSC INITIATIVE, URGES DEEPER COMMUNITY ENGAGEMENT FOR SECURITY

    May 12, 2026155 Views

    FORMER CHAIRMAN MHWUN KATSINA STATE, COMRADE MANNIR, APPEALED TO THE STATE GOVERNMENT TO FULFILLED PROMISE OF PAYING RETIRED WORKERS IN LOCAL GOVERNMENTS.

    May 12, 2026150 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    © 2026 Kada Times. | Developed by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About Us
    • Advertise With Us
    • Privacy Policy
    • Contact Us

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.