Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    KADA TIMESKADA TIMES
    • Home
    • News
    • Energy
    • Entertainment
    • Health
    • Politics
    • Religion
    • Sports
    • More
      • Business
      • Education
      • Environment
      • Opinion
      • Security
      • Traditional/tourism
    Subscribe
    KADA TIMESKADA TIMES
    Home » Iƙirarin Dawo da tallafin Man Fetur Nuni ne da Jahilci Mai Tsanani kan shugabanci da tattalin arziki – Tinubu
    News

    Iƙirarin Dawo da tallafin Man Fetur Nuni ne da Jahilci Mai Tsanani kan shugabanci da tattalin arziki – Tinubu

    Malam Mujitaba RamalanBy Malam Mujitaba RamalanAugust 21, 20261 Min Read
    FB IMG 1787305931150
    FB IMG 1787305931150

    Daga Aliyu Samba

    Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ce iƙirarin dawo da tallafin man fetur da wasu ‘yan siyasa ke yi nuni ne da “jahilci mai tsanani kan shugabanci da tattalin arziki.”

    Tinubu ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis yayin da Gwamnan Jihar Osun, Ademola Adeleke, ya kai masa ziyara a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja.

    Shugaban ya ce kafin zuwansa kan mulki, jihohi 27 ba sa iya biyan albashin ma’aikatansu, balle kuma fansho, yana mai cewa albashin ma’aikata na ciyar da iyalai tare da taimaka wa tattalin arzikin jihohi.

    Ya ce cire tallafin man fetur ya bai wa gwamnati damar ƙara kuɗaɗen da take amfani da su wajen gina hanyoyi, gidaje, makarantu da asibitoci, tare da farfaɗo da harkokin kiwon lafiya da horar da malamai da ma’aikatan lafiya.

    Tinubu ya kuma taya Adeleke murnar nasarar da ya samu a zaɓen gwamnan Osun, yana mai cewa al’ummar jihar sun zaɓe shi domin ya ci gaba da jagorantar su.

    Ya buƙaci ‘yan siyasa su mutunta sakamakon zaɓe tare da gina haɗin kai, yana mai cewa, “ba galaba ka yi a kan kowa ba, ka ci zaɓe ne. Wannan shi ne ainihin dimokuraɗiyya.”

    Sabuwar Nigeria.

    atiku replies subsidy tinubu
    Share. Facebook Twitter WhatsApp LinkedIn Email Telegram Copy Link
    Previous ArticleGov Radda Pledges Support for Motor Dealers, Backs Establishment of Motor Village
    Next Article CHIEF OF KUMANA PAYS COURTESY VISIT TO HEADQUARTERS 3 DIVISION REAFFIRMS COMMITMENT TO PEACE AND SECURITY

    Related Posts

    News

    Gov. Radda Launches Five Strategic Development Documents, General Household Survey Covering 34 LGAs

    August 21, 2026
    News

    Zulum: Borno Launches New 61 Million Euro UN Peacebuilding Initiative

    August 21, 2026
    News

    Gov Radda Pledges Support for Motor Dealers, Backs Establishment of Motor Village

    August 21, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Latest Posts

    Governor Radda Extols Tinubu as Four Katsina Sons Clinch Federal Appointments

    April 2, 2026285 Views

    Retired Police Officers Plan “Do-or-Die” Peaceful Protest at Villa April 20

    April 5, 2026240 Views

    Emir of Katsina Approves Turbanning of Three Illustrious Sons

    April 1, 2026221 Views

    Saulawa Assumes Office as Acting Customs Provost Marshal, Promises Fair Enforcement of Discipline

    April 25, 2026164 Views

    GENERAL BABANGIDA APPLAUDS AFCSC INITIATIVE, URGES DEEPER COMMUNITY ENGAGEMENT FOR SECURITY

    May 12, 2026158 Views

    FORMER CHAIRMAN MHWUN KATSINA STATE, COMRADE MANNIR, APPEALED TO THE STATE GOVERNMENT TO FULFILLED PROMISE OF PAYING RETIRED WORKERS IN LOCAL GOVERNMENTS.

    May 12, 2026154 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    © 2026 Kada Times. | Developed by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About Us
    • Advertise With Us
    • Privacy Policy
    • Contact Us

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.